Wildebeest analysis examples for:   hau-hausa   “    February 11, 2023 at 18:42    Script wb_pprint_html.py   by Ulf Hermjakob

3  GEN 1:3  Sai Allah ya ce, Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
5  GEN 1:5  Allah ya kira hasken yini,” ya kuma kira duhun dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
6  GEN 1:6  Allah ya ce, Bari sarari yă kasance tsakanin ruwaye domin yă raba ruwa da ruwa.”
8  GEN 1:8  Allah ya kira sararin sama.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta biyu ke nan.
9  GEN 1:9  Allah ya ce, Bari ruwan da yake ƙarƙashin sama yă tattaru wuri ɗaya, bari kuma busasshiyar ƙasa tă bayyana.” Haka kuwa ya kasance.
10  GEN 1:10  Allah ya kira busasshiyar ƙasar doron ƙasa,” ruwan da ya taru kuma, ya kira tekuna.” Allah ya ga yana da kyau.
11  GEN 1:11  Sa’an nan Allah ya ce, Bari ƙasa tă fid da tsire-tsire, da shuke-shuke, da itatuwa a bisa ƙasa masu ba da amfani da ’ya’ya a cikinsu, bisa ga irinsu.” Haka kuwa ya kasance.
14  GEN 1:14  Allah kuma ya ce, Bari haskoki su kasance a sararin sama domin su raba yini da dare, bari su zama alamu domin su nuna yanayi, da ranaku, da kuma shekaru,
20  GEN 1:20  Allah ya ce, Bari ruwa yă cika da halittu masu rai, bari tsuntsaye kuma su tashi sama a bisa duniya a sararin sama.”
22  GEN 1:22  Allah ya albarkace su ya ce, Ku yi ta haihuwa ku kuma ƙaru da yawa, ku cika ruwan tekuna, bari kuma tsuntsaye su yi yawa a bisa duniya.”
24  GEN 1:24  Allah kuwa ya ce, Bari ƙasa tă ba da halittu masu rai bisa ga irinsu; dabbobi da halittu masu rarrafe, da kuma namun jeji, kowane bisa ga irinsa.” Haka kuwa ya kasance.
26  GEN 1:26  Sa’an nan Allah ya ce, Bari mu yi mutum cikin siffarmu, cikin kamanninmu, bari kuma su yi mulki a bisa kifin teku, tsuntsayen sama, da kuma dabbobi, su yi mulki a bisa dukan duniya, da kuma a bisa dukan halittu, da masu rarrafe a ƙasa.”
28  GEN 1:28  Allah ya albarkace su, ya kuma ce musu, Ku yi ta haihuwa ku ƙaru da yawa, ku mamaye duniya, ku mallake ta. Ku yi mulki a bisa kifin teku, da tsuntsayen sararin sama, da kuma bisa kowace halitta mai rai wadda take rarrafe a ƙasa.”
29  GEN 1:29  Sa’an nan Allah ya ce, Ga shi, na ba ku kowane tsiro mai ba da ’ya’ya masu kwaya da suke a fāɗin duniya, da dukan itatuwa masu ba da ’ya’ya, don su zama abinci a gare ku.
47  GEN 2:16  Ubangiji Allah ya umarci mutumin ya ce, Kana da ’yanci ka ci daga kowane itace a cikin lambun,
49  GEN 2:18  Ubangiji Allah ya ce, Bai yi kyau mutumin yă kasance shi kaɗai ba. Zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
54  GEN 2:23  Sai mutumin ya ce, Yanzu kam wannan ƙashi ne na ƙasusuwana nama kuma na namana. Za a ce da ita ‘mace,’ gama an ciro ta daga namiji.”
57  GEN 3:1  To, maciji dai ya fi kowane a cikin namun jejin da Ubangiji Allah ya yi wayo. Ya ce wa macen, Tabbatacce ne Allah ya ce, ‘Kada ku ci daga kowane itace a lambu’?”
58  GEN 3:2  Macen ta ce wa macijin, Za mu iya ci daga ’ya’ya itatuwa a lambun,
60  GEN 3:4  Maciji ya ce wa macen, Tabbatacce ba za ku mutu ba.
65  GEN 3:9  Amma Ubangiji Allah ya kira mutumin ya ce, Ina kake?”
66  GEN 3:10  Ya ce, Na ji ka a cikin lambu, na kuwa ji tsoro gama ina tsirara, saboda haka na ɓuya.”
67  GEN 3:11  Sai ya ce, Wa ya faɗa maka cewa kana tsirara? Ko dai ka ci daga itacen da na umarce ka kada ka ci ne?”
68  GEN 3:12  Mutumin ya ce, Macen da ka sa a nan tare da ni, ita ta ba ni waɗansu ’ya’ya daga itacen, na kuwa ci.”
69  GEN 3:13  Sai Ubangiji Allah ya ce wa matar, Me ke nan kika yi?” Matar ta ce, Macijin ne ya ruɗe ni, na kuwa ci.”
70  GEN 3:14  Saboda haka Ubangiji Allah ya ce wa macijin, Saboda ka yi haka, Na la’anta ka cikin dukan dabbobi da kuma cikin dukan namun jeji! Daga yanzu rubda ciki za ka yi tafiya turɓaya kuma za ka ci dukan kwanakin rayuwarka.
72  GEN 3:16  Sa’an nan ya ce wa macen, Zan tsananta naƙudarki ainun, da azaba kuma za ki haifi ’ya’ya. Za ki riƙa yin marmarin mijinki zai kuwa yi mulki a kanki.”
73  GEN 3:17  Ga Adamu kuwa ya ce, Saboda ka saurari matarka, ka kuma ci daga itacen da na ce, ‘Kada ka ci,’ Za a la’anta ƙasa saboda kai. Da wahala za ka ci daga cikinta dukan kwanakin rayuwarka.
78  GEN 3:22  Ubangiji Allah ya kuma ce, To, fa, mutum ya zama kamar ɗaya daga cikinmu, ya san abin da yake mai kyau da abin da yake mugu. Kada a yarda yă miƙa hannunsa yă ɗiba daga itacen rai yă ci, yă kuma rayu har abada.”
81  GEN 4:1  Adamu ya kwana da matarsa Hawwa’u, ta kuwa yi ciki ta haifi Kayinu. Sai ta ce, Da taimakon Ubangiji na sami ɗa namiji.”
86  GEN 4:6  Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, Don me kake fushi? Don me fuskarka ta ɓace?
88  GEN 4:8  To, Kayinu ya ce wa ɗan’uwansa Habila, Mu tafi gona.” Yayinda suke a gona, sai Kayinu ya tasar wa Habila ya buge shi ya kashe.
89  GEN 4:9  Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, Ina ɗan’uwanka Habila?” Sai Kayinu ya ce, Ban sani ba, ni mai gadin ɗan’uwana ne?”
90  GEN 4:10  Ubangiji ya ce, Me ke nan ka yi? Saurara! Ga jinin ɗan’uwanka yana mini kuka daga ƙasa.
93  GEN 4:13  Kayinu ya ce wa Ubangiji, Horon nan ya sha ƙarfina.
95  GEN 4:15  Amma Ubangiji ya ce masa, Ba haka ba ne! Duk wanda ya kashe Kayinu, za a ninƙa hukuncinsa har sau bakwai.” Sa’an nan Ubangiji ya sa wa Kayinu alama don duk wanda ya same shi kada yă kashe shi.
103  GEN 4:23  Wata rana, Lamek ya ce wa matansa, Ada da Zilla, Ku saurara, matan Lamek, ku ji maganata. Na kashe wani saboda ya yi mini rauni, na kashe wani saurayi saboda ya ji mini ciwo.
105  GEN 4:25  Sai Adamu ya sāke kwana da matarsa, ta haifi ɗa, aka kuma ba shi suna Set, gama ta ce, Allah ya ba ni wani yaro a madadin Habila, tun da yake Kayinu ya kashe shi.”
108  GEN 5:2  Ya halicce su namiji da ta mace, ya kuma albarkace su. Sa’ad da kuma aka halicce su, ya kira su Mutum.”
135  GEN 5:29  Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
141  GEN 6:3  Sa’an nan Ubangiji ya ce, Ruhuna ba zai zauna a cikin mutum har abada ba, saboda shi mai mutuwa ne, kwanakinsa za su zama shekaru ɗari da arba’in ne.”
145  GEN 6:7  Saboda haka Ubangiji ya ce, Zan kawar da mutum, da dabbobi, da halittu masu rarrafe a ƙasa da kuma tsuntsayen sama waɗanda na halitta, daga doron ƙasa, saboda na damu da na yi su.”
151  GEN 6:13  Saboda haka, Allah ya ce wa Nuhu, Zan kawo ƙarshen dukan mutane, gama saboda su duniya ta cika da tashin hankali. Lalle zan hallaka su da kuma duniya.
161  GEN 7:1  Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Nuhu. Shiga jirgin, kai da dukan iyalinka, gama na ga kai mai adalci ne a wannan zamani.
200  GEN 8:16  Fito daga jirgin, kai da matarka da ’ya’yanka maza da matansu.
205  GEN 8:21  Da Ubangiji ya ji ƙanshi mai daɗi, sai ya ce a zuciyarsa, Ba zan ƙara la’anta ƙasa saboda mutum ba, ko da yake dukan tunanin zuciyar mutum mugu ne tun yana ƙarami. Ba kuwa zan ƙara hallaka dukan halittu masu rai, kamar yadda na yi ba.
206  GEN 8:22  Muddin duniya tana nan, lokacin shuki da na girbi, lokacin sanyi da na zafi, lokacin damina da na rani, dare da rana ba za su daina ba.”
207  GEN 9:1  Sa’an nan Allah ya sa wa Nuhu da ’ya’yansa maza albarka, yana ce musu, Ku haifi ’ya’ya, ku ƙaru, ku kuma cika duniya.
210  GEN 9:4  Akwai abu ɗaya da ba za ku ci ba, wato, nama wanda jininsa yake cikinsa tukuna.
212  GEN 9:6  Duk wanda ya zub da jinin mutum, ta hannun mutum za a zub da jininsa; gama a cikin siffar Allah ne, Allah ya yi mutum.
215  GEN 9:9  Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
218  GEN 9:12  Allah ya kuma ce, Wannan ita ce alamar alkawarin da na yi tsakanina da ku, da kowace halitta tare da ku; alkawari na dukan zamanai masu zuwa.
223  GEN 9:17  Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.”
231  GEN 9:25  sai ya ce, Kan’ana la’ananne ne, zai zama bawa mafi ƙanƙanta ga ’yan’uwansa.”
232  GEN 9:26  Ya kuma ce, Albarka ta tabbata ga Ubangiji Allah na Shem! Bari Kan’ana yă zama bawan Shem.
270  GEN 11:3  Suka ce wa juna, Ku zo, mu yi tubula, mu gasa su sosai.” Suka yi amfani da tubula a maimakon duwatsu, kwalta kuma a maimakon laka.
271  GEN 11:4  Sa’an nan suka ce, Ku zo, mu gina wa kanmu birni da hasumiyar da za tă kai har sammai, domin mu yi wa kanmu suna, don kada mu warwatsu ko’ina a doron ƙasa.”
273  GEN 11:6  Ubangiji ya ce, Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
300  GEN 12:1  Ubangiji ya ce wa Abram, Tashi ka bar ƙasarka, da mutanenka, da iyalin mahaifinka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.
301  GEN 12:2  Zan mai da kai al’umma mai girma, zan kuma albarkace ka; zan sa sunanka yă zama mai girma, ka kuma zama sanadin albarka.
306  GEN 12:7  Ubangiji ya bayyana ga Abram ya ce, Ga zuriyarka ne zan ba da wannan ƙasa.” Saboda haka Abram ya gina bagade a can ga Ubangiji, wanda ya bayyana gare shi.
310  GEN 12:11  Yayinda yana gab da shiga Masar, sai ya ce wa matarsa Saira, Na sani ke kyakkyawar mace ce.
317  GEN 12:18  Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?
327  GEN 13:8  Saboda haka Abram ya ce wa Lot, Kada mu bar rikici yă shiga tsakaninmu, ko kuma tsakanin masu kiwon dabbobinka da nawa, gama mu ’yan’uwa ne.
333  GEN 13:14  Bayan Lot ya rabu da Abram, sai Ubangiji ya ce wa Abram, Ɗaga idanunka daga inda kake, ka dubi arewa da kudu, gabas da yamma.
356  GEN 14:19  ya albarkaci Abram yana cewa, Allah Mafi Ɗaukaka Mahaliccin sama da ƙasa yă albarkace Abram.
358  GEN 14:21  Sarkin Sodom ya ce wa Abram, Ka ba ni mutanena da ka ƙwace daga hannun sarakunan nan kawai, ka riƙe kayayyakin don kanka.”
359  GEN 14:22  Amma Abram ya ce, wa sarkin Sodom, Na ɗaga hannu ga Ubangiji Allah Mafi Ɗaukaka, Mahaliccin sama da ƙasa, na riga na rantse
362  GEN 15:1  Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
363  GEN 15:2  Amma Abram ya ce, Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
364  GEN 15:3  Abram ya kuma ce, Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
365  GEN 15:4  Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
366  GEN 15:5  Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, Haka zuriyarka za tă zama.”
368  GEN 15:7  Ubangiji ya kuma ce wa Abram, Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
369  GEN 15:8  Amma Abram ya ce, Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
370  GEN 15:9  Saboda haka Allah ya ce masa, Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
374  GEN 15:13  Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
379  GEN 15:18  A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
384  GEN 16:2  saboda haka sai ta ce wa Abram, Ubangiji ya hana mini haihuwar ’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
387  GEN 16:5  Sai Saira ta ce wa Abram, Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
388  GEN 16:6  Abram ya ce, Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
390  GEN 16:8  Ya kuma ce mata, Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
391  GEN 16:9  Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
392  GEN 16:10  Mala’ikan ya ƙara da cewa, Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
393  GEN 16:11  Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
395  GEN 16:13  Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, Yanzu na ga wanda yake ganina.”
399  GEN 17:1  Sa’ad da Abram ya yi shekaru 99, sai Ubangiji ya bayyana a gare shi ya ce, ni Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi tafiya a gabana ka kuma zama marar abin zargi.
402  GEN 17:4  Gare ni kam, wannan shi ne alkawarina da kai, za ka zama mahaifin al’ummai masu yawa.
407  GEN 17:9  Sa’an nan Allah ya ce wa Ibrahim. Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, kai da zuriyarka bayanka, har tsararraki masu zuwa.
413  GEN 17:15  Allah ya kuma ce wa Ibrahim, Game da Saira matarka kuwa, ba za ka ƙara kiranta Saira ba, sunanta zai zama Saratu.
415  GEN 17:17  Ibrahim ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, ya yi dariya, ya ce wa kansa, Za a haifi ɗa wa mutum mai shekaru ɗari? Saratu za tă haifi ɗa tana da shekaru tasa’in?”
416  GEN 17:18  Ibrahim ya kuma ce wa Allah, Me zai hana a dai bar Ishmayel kawai yă gāji alkawarin nan da ka yi mini.”
417  GEN 17:19  Sai Allah ya ce, Duk da haka dai, matarka Saratu za tă haifi maka ɗa; za ka kuma kira shi Ishaku. A kansa zan tabbatar da madawwamin alkawarina, da kuma ga zuriyarsa da za su zo bayansa.
428  GEN 18:3  Ya ce, Ranka yă daɗe, in na sami tagomashi daga gare ku kada ku wuce bawanku.
430  GEN 18:5  Bari in samo muku wani abu ku ci don ku wartsake, sa’an nan ku ci gaba da tafiyarku; da yake kun biyo wurin bawanku.” Suka ce, To, sai ka yi abin da ka ce.”
431  GEN 18:6  Saboda haka Ibrahim ya ruga zuwa wurin Saratu a cikin tenti ya ce, Yi sauri, ki shirya mudu uku na gari mai laushi, ki cuɗa shi, ki yi burodi.”
434  GEN 18:9  Sai suka ce masa, Ina Saratu matarka?” Ibrahim ya ce, Tana can cikin tenti.”
435  GEN 18:10  Sa’an nan ɗayansu ya ce, Lalle zan komo wurinka war haka shekara mai zuwa. Saratu matarka kuwa za tă haifi ɗa.” Saratu kuwa tana a bayansu tana ji daga mashigin tenti.
437  GEN 18:12  Saboda haka Saratu ta yi dariya da ta yi tunani a zuci tana cewa, Bayan ƙarfina ya ƙare, maigidana kuma ya tsufa, yanzu zan sami wannan jin daɗi?”
438  GEN 18:13  Sai Ubangiji ya ce wa Ibrahim, Me ya ba Saratu dariya har da ta ce, ‘Har zan iya haifi ɗa duk ta tsufata yanzu?’