110 | GEN 5:4 | Bayan an haifi Set, Adamu ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata. |
113 | GEN 5:7 | Bayan ya haifi Enosh, Set ya yi shekara 807, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata. |
116 | GEN 5:10 | Bayan ya haifi Kenan, Enosh ya yi shekara 815, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata. |
119 | GEN 5:13 | Bayan ya haifi Mahalalel, Kenan ya yi shekara 840, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata |
122 | GEN 5:16 | Bayan ya haifi Yared, Mahalalel ya yi shekara 830, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata |
123 | GEN 5:17 | Gaba ɗaya dai, Mahalalel ya yi shekara 895, sa’an nan ya mutu. |
125 | GEN 5:19 | Bayan ya haifi Enok, Yared ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata. |
131 | GEN 5:25 | Sa’ad da Metusela ya yi shekara 187, sai ya haifi Lamek. |
132 | GEN 5:26 | Bayan ya haifi Lamek, Metusela ya yi shekaru 782, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata. |
134 | GEN 5:28 | Sa’ad da Lamek ya yi shekara 182, sai ya haifi ɗa. |
154 | GEN 6:16 | Ka yi masa rufi, ka kuma ba da fili inci 18 tsakanin rufin a kowane gefen jirgin. Ka sa ƙofa a gefen jirgin. Ka yi shi hawa uku, ka yi ƙofa a gefe. |
351 | GEN 14:14 | Da Abram ya ji cewa an kama danginsa, sai ya tara horarrun mutane 318, da aka haifa a gidansa, ya bi sawun sarakunan da suka tafi da Lot, har Dan. |
398 | GEN 16:16 | Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel. |
3668 | NUM 2:9 | Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Yahuda bisa ga sashensu sun kai 186,400. Su ne za su ja gaba. |
3683 | NUM 2:24 | Dukan mazan da aka ba su aiki a sansanin Efraim, bisa ga sashensu su kai 108,100 ne. Su ne za su zama na uku sa’ad da za a tashi. |
3721 | NUM 3:28 | Jimillar dukan jarirai maza daga wata ɗaya ko fiye, 8,600 ne. Kohatawa ne suke lura da wuri mai tsarki. |
3792 | NUM 4:48 | jimillarsu ta kai 8,580. |
10544 | 1CH 7:5 | Dangin da suke maza masu yaƙi sun kasance na dukan gidajen Issakar ne, kamar yadda aka rubuta a cikin tarihi, su 87,000 ne duka. |
10749 | 1CH 12:25 | Mutanen Yahuda, masu riƙe garkuwa da māshi, su 6,800 shiryayyu don yaƙi; |
10755 | 1CH 12:31 | mutanen Efraim, jarumawa, sanannu cikin gidajensu, su 20 800; |
10756 | 1CH 12:32 | mutanen rabin kabilar Manasse, sanannu da sunaye suka zo suka mai da Dawuda sarki, su 18,000; |
10760 | 1CH 12:36 | mutanen Dan, shiryayyu don yaƙi, su 28,600; |
10805 | 1CH 15:9 | daga zuriyar Hebron, Eliyel shugaba da dangi 80; |
11058 | 1CH 25:7 | Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji. |
11091 | 1CH 26:9 | Meshelemiya yana da ’ya’ya maza da kuma ’yan’uwa, waɗanda jarumawa ne, su 18 ne duka. |
11234 | 2CH 2:17 | Ya sa 70,000 a cikinsu su zama ’yan ɗauko, 80,000 kuma su zama masu fasan dutse a tuddai, sa’an nan 3,600 su zama shugabanni masu lura da aiki. |
11543 | 2CH 17:15 | biye da shi, Yehohanan shi ne shugaba, yana da sojoji 280,000; |
11546 | 2CH 17:18 | biye da shi, Yehozabad, yana da sojoji 18,000 shiryayyu don yaƙi. |
12038 | EZR 2:6 | ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,812 |
12048 | EZR 2:16 | ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98 |
12055 | EZR 2:23 | na Anatot 128 |
12073 | EZR 2:41 | Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 128. |
12214 | EZR 8:8 | daga zuriyar Shefatiya, Zebadiya ɗan Mika’ilu ne shugaba, tare da shi akwai mutum 80; |
12215 | EZR 8:9 | daga iyalin Yowab, Obadiya ɗan Yehiyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 218; |
12217 | EZR 8:11 | daga Bebai, Zakariya ɗan Bebai ne shugaba, tare da shi akwai mutum 28; |
12224 | EZR 8:18 | Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da ’ya’yansa da kuma ’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne. |
12436 | NEH 7:11 | ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818 |
12438 | NEH 7:13 | ta Zattu 845 |
12440 | NEH 7:15 | ta Binnuyi 648 |
12441 | NEH 7:16 | ta Bebai 628 |
12446 | NEH 7:21 | ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98 |
12447 | NEH 7:22 | ta Hashum 328 |
12451 | NEH 7:26 | Mutanen Betlehem da na Netofa 188 |
12452 | NEH 7:27 | na Anatot 128 |
12469 | NEH 7:44 | Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148. |
12470 | NEH 7:45 | Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138. |
12600 | NEH 11:8 | da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928. |
12604 | NEH 11:12 | tare da ’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya, |
12606 | NEH 11:14 | da ’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim. |
12610 | NEH 11:18 | Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284. |
12710 | EST 1:4 | Kwanaki 180 cif, ya nuna yawan dukiyar masarautarsa, da ɗaukakarta da kuma darajar girmansa. |
20374 | JER 52:29 | a shekara ta goma sha takwas ta sarautar Nebukadnezzar, ya tafi da Yahudawa daga Urushalima 832; |
21806 | EZK 48:35 | “Duk nisan wurare kewaye da birnin zai zama kamu 18,000 ne. “Sunan birnin kuwa daga wannan lokaci zai zama, ‘Ubangiji yana a nan.’ ” |
22954 | ZEC 1:7 | 7-8 A rana ta ashirin da huɗu ga watan goma sha ɗaya, wato, watan Shebat, a shekara ta biyu ta Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo. |